Jejen Zainal Abidin (an haife shi a ranar 17 ga watan Disamba shekara ta 1987) shi ne dan wasan kwallon kafa ta kasar Indonesiya wanda ke taka leda a matsayin babban dan wasan tsakiya .

Jejen Zainal Abidin
Rayuwa
Haihuwa Bandung, 17 Disamba 1987 (36 shekaru)
ƙasa Indonesiya
Karatu
Harsuna Indonesian (en) Fassara
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Persikabo Bogor (en) Fassara2009-20102
Persib Bandung (en) Fassara2010-201161
Madura United F.C. (en) Fassara2013-201370
Persegres Gresik United (en) Fassara2014-
Persiba Bantul (en) Fassara2014-2014131
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Aikin kulob gyara sashe

Gresik United gyara sashe

A cikin watan Disamba shekarar 2014, Abidin ya sanya hannu tare da Gresik United .

Hizbul Watan FC gyara sashe

A cikin shekarar 2021, Jejen ya rattaba hannu kan kwangila tare da kulob din La Liga 2 na Indonesian Hizbul Wathan . Ya buga wasansa na farko a gasar a ranar 27 ga watan Satumba da Persijap Jepara a filin wasa na Manahan, Surakarta .

Manazarta gyara sashe

Hanyoyin hadi na waje gyara sashe