Jami`ar Jihar Borno makarantar jami'a ce da ke a birnin Maiduguri, Jihar Borno, a Najeriya. An kafata a shekarar 2016.[1][2]

Jami`ar Jihar Borno
Bayanai
Iri cibiya ta koyarwa
Ƙasa Najeriya
Tarihi
Ƙirƙira 2016
bosu.edu.ng

Tana da tsangayoyi biyar da kuma sama da ashirin na shashen karatu. Wanda ya fara kuma shine a yanzu shugaban jami`ar, shine farfesa Umar Kyari Sandabe.[3][4]

Manazarta Gyara

  1. "NUC Approves Borno State University Take off"[permanent dead link] NTA, Maiduguri, 07 November, 2016 Retrieved 06 April, 2019
  2. "NUC Approves Borno State University"[permanent dead link] Daily Trust Maiduguri. Borno State
  3. " Borno State University " Channels Television Borno State, Nigeria.
  4. "NUC Approves Borno State University Takeoff " Channels Television.
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.