Hari a Gamboru, 2020

Harin ƴan ta'ada a Najeriya

Da misalin karfe 5 na yammacin ranar 6 ga watan Janairun 2020, wani bam ya tashi a wata kasuwa da ke Gamboru a jihar Borno a arewa maso gabashin Najeriya.[1][2] Kasuwar tana kan wata gada wacce ta haɗa Gamboru zuwa Fotokol, Logone-et-Chari, Yankin Arewa Mai Nisa, Kamaru.[1] Harin bam din ya kashe mutane 38 tare da jikkata wasu sama da 35.[1] [2][3] Babu wata ƙungiya da ta ɗauki alhakin harin. [1] [2] 'Yan Boko Haram na kai hare-hare a yankin, inda rikicinsu ya yi sanadin mutuwar sama da mutane 35,000 tun lokacin da aka fara rikicin a 2009. [1][4][5]

Infotaula d'esdevenimentHari a Gamboru, 2020
Iri bomb attack (en) Fassara
Kwanan watan 6 ga Janairu, 2020
Wuri Gamboru
Jihar Borno
Najeriya
Nufi civilian (en) Fassara
Adadin waɗanda suka rasu 38
Adadin waɗanda suka samu raunuka 30
Makami suicide bombing (en) Fassara

Manazarta gyara sashe

  1. 1.0 1.1 1.2 1.3 1.4 "Nigeria hit by deadly bomb attack near Cameroon". Deutsche Welle. 7 January 2020. Retrieved 10 January 2020.
  2. 2.0 2.1 2.2 Thomson Reuters (6 January 2020). "30 killed in northeast Nigeria bomb blast on crowded bridge". CBC News. CBC/Radio-Canada. Retrieved 10 January 2019.
  3. Maina, Maina (2020-01-07). "Bomb Explosion: Community leader confirms 38 killed in Gamboru Ngala". Daily Post Nigeria (in Turanci). Retrieved 2020-06-28.
  4. "Bomb Explosion Kills 32, Injures Over 35 Persons In Borno". Sahara Reporters. 2020-01-07. Retrieved 2020-01-10.
  5. "30 Killed in Northeast Nigeria Bomb Blast on Crowded Bridge". Voice of America (in Turanci). Retrieved 2020-01-10.