Hamza
Hamza ko Hamza Ibn Abdul mutallib anfi saninsa da suna Hamza, ya kasance sahabin Manzon Allah (SAW) ne kuma kawu ne na manzon Allah Muhammad (S.A.W), jarumi, mai farautar zaki.
![]() | |
---|---|
![]() | |
Rayuwa | |
Haihuwa | Makkah, 568 (Gregorian) |
Harshen uwa | Larabci |
Mutuwa |
Mount Uhud (en) ![]() |
Makwanci |
Q12244640 ![]() |
Yanayin mutuwa |
death in battle (en) ![]() ![]() |
Killed by | Wahshi dan Harb |
Ƴan uwa | |
Mahaifi | Abdul-Muttalib |
Mahaifiya | Halah bint Wuhab |
Abokiyar zama |
Salma bint Umays (en) ![]() Hawla b. Qays (en) ![]() |
Yara |
view
|
Ahali |
Safiyyah bint ‘Abd al-Muttalib (en) ![]() ![]() ![]() ![]() |
Karatu | |
Harsuna | Larabci |
Sana'a | |
Sana'a |
hunter (en) ![]() |
Aikin soja | |
Ya faɗaci |
Badar Al-Is Caravan Raid (en) ![]() Yaƙin Uhudu |
Imani | |
Addini | Musulunci |
Tarihi
gyara sasheShiga Musulunci
gyara sasheMutuwa
gyara sasheHamza ya rasu ne ta sanadiyar yaƙin uhudu, ta hannun bawan jubair bin mutiyn wanda ake kira WahShi. Matar Abu Sufyan Hindu ita ta masa umurni da yakawo mata zuciyar Hamza.
Manazarta
gyara sasheWannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.