Gbenga Arokoyo

Dan Wasan kungiyar Kwallon Kafa ta Najeriya

Gbenga Arokoyo (an haife shi a ranar 1 ga watan nuwamba shekara ta 1992) shi ne ɗan wasan ƙwallon ƙafa ta ƙasar Nijeriya. Ya buga wasan ƙwallo ma Ƙungiyar ƙwallon ƙasar Nijeriya daga shekara ta 2016.

Gbenga Arokoyo
Rayuwa
Haihuwa Kabba, 1 Nuwamba, 1992 (31 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  Ƙungiyar kwallon kafa ta Maza ta Najeriya ta 'yan kasa da shekaru 20-
Kwara United F.C.2010-2012
Mjällby AIF (en) Fassara2012-2014480
Gaziantepspor (en) Fassara2014-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya