Gagdi Adamu Yusuf

Dan siyasar Najeriya

Yusuf Adamu Gagdi (an haife shi a ranar 5 ga watan Nuwamba,shekarar alif dari tara da tamanin 1980) dan siyasan ne na Jam’iyyar All Progressive Congress daga Jihar Filato, Nijeriya . Shi dan majalisar wakilai ne na tarayyar Najeriya daga mazabar tarayya ta Pankshin / Kanam / Kanke na jihar Filato a majalisar kasa ta 9. An zabe shi zuwa gidan a cikin shekarar 2019.[1][2][3]

Gagdi Adamu Yusuf
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

13 ga Yuni, 2023 -
Gagdi Adamu Yusuf
District: Kanye/Pankshin/Kanam
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

11 ga Yuni, 2019 - 11 ga Yuni, 2023
District: Kanye/Pankshin/Kanam
Rayuwa
Haihuwa 5 Nuwamba, 1980 (43 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar Jos
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa All Progressives Congress

Manazarta gyara sashe

  1. "Hon. Gagdi Adamu Yusuf [Plateau -Pankshin/Kanke/Kanam– APC]". 234online.com (in Turanci). Retrieved 2021-03-05.[permanent dead link]
  2. "Nigerian House of Representatives, Members of House of Representativess in Nigeria :: Nigeria Information & Guide". www.nigeriagalleria.com. Retrieved 2021-03-05.
  3. "Nigerian House of Representatives, Chairmen and deputies of Standing and special committees, House of Representativess in Nigeria ::". www.placng.org. Retrieved 2021-03-05.[permanent dead link]