Emmanuel Emenike

Dan Wasan kungiyar Kwallon Kafa ta Najeriya

Emmanuel Emenike (an haife shi a shekara ta 1987) shi ne ɗan wasan ƙwallon ƙafa ta ƙasar Nijeriya. Ya buga wasan ƙwallo ma Ƙungiyar ƙwallon ƙasar Nijeriya daga shekarar 2011 zuwa shekarar 2015.

Emmanuel Emenike
Rayuwa
Haihuwa Otuocha (en) Fassara, 10 Mayu 1987 (36 shekaru)
ƙasa Najeriya
Ƴan uwa
Ƴan uwa
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Mpumalanga Black Aces F.C. (en) Fassara2008-200873
F.C. Cape Town2008-2009161
Kardemir Karabükspor (en) Fassara2009-20115130
  Ƙungiyar ƙwallon ƙafar Najeriya2011-2015379
Fenerbahçe Istanbul (en) Fassara2011-201100
Spartak Moscow (en) Fassara2011-20134221
Fenerbahçe Istanbul (en) Fassara2013-20155516
Al Ain FC (en) Fassara2015-2015117
Al Ain FC (en) Fassara2015-2016117
West Ham United F.C. (en) Fassara2016-
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka
Lamban wasa 9
Nauyi 90 kg
Tsayi 182 cm
Emmanuel Emenike a shekara ta 2014.
Emmanuel Emenike
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.