Eme Okoro ɗan siyasar Najeriya ne na jam'iyyar People's Democratic Party wanda a halin yanzu yake riƙe da muƙamin sakataren gwamnatin jihar a jihar Abia bayan Okezie Ikpeazu ya naɗa shi a ranar 3 ga watan watan Yunin 2015 ya gaji Mkpa Agu Mkpa.[1][2]

Eme Okoro
Ɗan Adam
Bayanai
Jinsi namiji
Ƙasar asali Najeriya
Sana'a ɗan siyasa

Duba kuma gyara sashe

  • Gwamnatin Jihar Abia

Manazarta gyara sashe

  1. Ugwu, Emmanuel (4 June 2015). "Abia Gov Appoints THISDAY Reporter, Others Media Aides". This Day Newspaper. Umuahia. Archived from the original on 6 October 2015. Retrieved 2 October 2015.
  2. Ukandu, Stephen (4 June 2015). "Ikpeazu appoints SSG, media aides". The Punch. Archived from the original on 4 October 2015. Retrieved 2 October 2015.