Bello Turji

Jagoran gungun ƴan ta'adda a Najeriya

Bello Turji Kachalla wanda aka fi sani da Turji wani jagoran yan ta'adda ne a Najeriya wanda ya addabi yankin Arewacin Najeriya Musamman jihohin Zamfara, Sokoto da Neja. An haifi Turji a karamar hukumar Shinkafi, Jihar Zamfara dake Arewacin Najeriya a shekarar alif 1994.[1][2][3]

Bello Turji
Rayuwa
Haihuwa 1994 (29/30 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a mai-ta'adi
Aikin soja
Ya faɗaci Ƴan ƙungiyar fashi a Najeriya

Turji ne wanda ya jagoranci wani gungun yan fashi a Zamfara wanda suka kai wani mummunan hari da yayi sanadiyar mutuwar sama da mutane 200 wanda galibin su mata ne da ƙananan yara (Kisan kiyashin Zamfara na 2022).[4][5][6]

Taswirar Jihar Zamfara
Turji Kachalla a lokacin da wani wakilin gidan jaridar Aminiya sukayi fira dashi

Manazarta gyara sashe

  1. Abdulaziz, Abdulaziz (6 March 2022). "How I Joined Banditry And Why I Want To Quit – Bello Turji". dailytrust.ng.com. Retrieved 18 April 2022.
  2. Babangida, Mohammed (3 January 2022). "Amidst military offensive, notorious bandit Turji releases 52 kidnap victims". premiumtimesng.com. Retrieved 18 April 2022.
  3. "Nigerian Military Raids Turji's Hideout, Kills Scores of Bandits in Zamfara, Sokoto Forests". prnigeria.com. 19 December 2021. Retrieved 18 April 2022.
  4. "At least 200 dead in bandit attacks in northwest Nigeria". Al Jazeera. Archived from the original on 9 January 2022. Retrieved 9 January 2022.
  5. "Endless massacres by Islamists in Nigeria: Boko, ISIS, Turji loyalists, Fulani, and others | Modern Tokyo Times". 10 January 2022. Archived from the original on 10 January 2022. Retrieved 10 January 2022.
  6. Gabriel, John (9 January 2022). "Zamfara killings: You'll never know peace – University don curses bandits, sponsors". Daily Post Nigeria. Archived from the original on 9 January 2022. Retrieved 10 January 2022.