Abdullahi Godah Barre ɗan siyasan Somaliya ne kuma ɗan majalisar dokoki ne, Shi ne Ministan Ilimi da Babban Ilimi na Somalia , wanda Firayim Minista Hassan Ali Khaire ya nada a kan mukamin a ranar 17 ga watan Janairun shekara ta 2017. Godah Barre a baya ya yi aiki a matsayin Ministan Cikin Gida da Tarayya a cikin Abdiweli Mohamed Ali majalisar ministocin daga shekara ta 2014 har zuwa karshen shekara ta 2016.

Abdullahi Godah Barre
Rayuwa
Haihuwa Beledweyne (en) Fassara
ƙasa Somaliya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Manazarta gyara sashe