Abdou M'Bark El Id (an haife shi a shekara ta 1999) shi ne ɗan wasan ƙwallon ƙafa na ƙasar Mauritaniya wanda ke taka leda a FK Kukësi.

Abdou El Id
Rayuwa
Haihuwa 16 ga Yuni, 1999 (24 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
ASAC Concorde (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Aikin kulob gyara sashe

A cikin shekarar 2019, El Id ya rattaba hannu a kungiyar kwallon kafa ta CD Numancia na Sipaniya, nan da nan kuma aka sanya shi cikin ƙungiyar 'B' ta kulob din.[1] Bayan komawa kasarsa ta haihuwa Mauritania tare da FC Nouadhibou, ya koma Turai don shiga kungiyar kwallon kafa ta FK Kukësi ta Albaniya a shekarar 2022.[2]

Kididdigar sana'a gyara sashe

Kulob gyara sashe

As of matches played 25 October 2022[3][4][5]
Appearances and goals by club, season and competition
Club Season League Cup Other Total
Division Apps Goals Apps Goals Apps Goals Apps Goals
CD Numancia B 2019–20 Tercera División 2 0 0 0 2 0
FK Kukësi 2022–23 Kategoria Superiore 3 0 1[lower-alpha 1] 0 0 0 4 0
Career total 5 0 1 0 0 0 6 0

Ƙasashen Duniya gyara sashe

As of matches played 16 June 2019.[6]
Tawagar kasa Shekara Aikace-aikace Manufa
Mauritania
2018 1 0
Jimlar 1 0

Bayanan kula gyara sashe

  1. Appearances in the Albanian Cup

Nassoshi gyara sashe

  1. "El Numancia B se refuerza con dos mauritanos Sub-20" [Numancia B is reinforced with two Mauritanian under-20s]. sorianoticias.com (in Spanish). 19 September 2019. Retrieved 25 October 2022.
  2. "He had signed but was delayed on the way, the Mauritanian lands at Kukësi" . sot.com.al (in Albanian). 28 September 2022. Retrieved 25 October 2022.
  3. Abdou El Id at Soccerway
  4. Abdou El Id at Soccerway
  5. Template:LaPreferente
  6. Abdou El Id at National-Football-Teams.com