Tafawa Balewa (Nijeriya)
Tafawa Balewa Karamar hukuma ce a Kudancin jihar Bauchi a arewacin Najeriya. Hed kwatarta tana cikin garin Tafawa Balewa.

![]() | ||||
---|---|---|---|---|
| ||||
Wuri | ||||
| ||||
Ƴantacciyar ƙasa | Najeriya | |||
Jihohin Najeriya | Jihar Bauchi | |||
Yawan mutane | ||||
Faɗi | 221,310 (2006) | |||
Bayanan Tuntuɓa | ||||
Kasancewa a yanki na lokaci |



Tarihin Garin Tafawa Balewa
gyara sasheGarin Tafawa Balewa ya samo sunansa daga gurbatattun kalmomi guda biyu na Fulani: “Tafari” (dutse) da Baleri (baki).”.[1]
An san yankin da rikicin addini da kabilanci tsawon shekaru.[2][3] Manyan kabilun su ne Sayawa da Hausa/Fulani. Wani labarin da kamfanin dillancin labarai na Associated Press ya fitar ya bayyana cewa, ‘yan kabilar Sayawa sun fi yawa a garin da kauyukan da ke kewaye, amma sarakunan gargajiyar su na kabilar Fulani ne mafi yawansu musulmi. [4][5][6][7]Mutanen Sayawa sun bukaci wani basaraken gargajiya na daban, wanda ya kai ga kai hare-hare da kuma tunkarar a shekaru ashirin da suka gabata.”
Sanannen mazauna
gyara sasheAn haifi,
Abubakar Tafawa Balewa a watan Disamba 1912 a kauyen Tafawa Balewa[8].
Yanayi (Climate)
gyara sasheManazarta
gyara sashe- ↑ Siollun, Max (2009-10-22). "Nigeria's Forgotten Heroes: Abubakar Tafawa Balewa (Part 1)". Nigerians in America. Retrieved 2014-06-21.
- ↑ Minchakpu, Obed (2010). "Christian Leaders in Nigeria Call Bauchi Violence Premeditated". ChristianNewsToday. Archived from the original on 2014-07-13. Retrieved 2014-06-21.
- ↑ "The Traditional Status of Tafawa Balewa Town". Al'umma Unity and Development Association. 2014. Archived from the original on 2014-06-21. Retrieved 2014-06-21.
- ↑ DYIKUK, Fr. Justine John (2012-07-10). "Abubakar And Tafawa Balewa Town: A Tale Of Two Titans!". IndepthAfrica. Retrieved 2014-06-21.
- ↑ Abdulwahab Muhammad (2011-05-07). "Attackers kill 16, burn homes in north Nigeria town". Mail & Guardian - News. Retrieved 2014-06-21.
- ↑ Obed Minchakpu (2011). "Christian Communities near Town in Nigeria Disappearing". Compass Direct News. Archived from the original on 2022-07-31. Retrieved 2014-06-21.
- ↑ "Controversy trails shift of LG hqtrs in Bauchi". NBF News. 2012-02-16. Retrieved 2014-06-21.
- ↑ https://www.bing.com/ck/a?!&&p=732da62f900a1e42JmltdHM9MTcxOTI3MzYwMCZpZ3VpZD0yNDE5NGEyMS03NTBiLTZiYjItMzNmMi01ZTg1NzRhMTZhMTkmaW5zaWQ9NTQxMw&ptn=3&ver=2&hsh=3&fclid=24194a21-750b-6bb2-33f2-5e8574a16a19&psq=Abubakar+Tafawa+Balewa+bio&u=a1aHR0cHM6Ly93d3cubmV3d29ybGRlbmN5Y2xvcGVkaWEub3JnL2VudHJ5L0FidWJha2FyX1RhZmF3YV9CYWxld2E&ntb=1