Tafawa Balewa Karamar hukuma ce a Kudancin jihar Bauchi a arewacin Najeriya. Hed kwatarta tana cikin garin Tafawa Balewa.

Balewa
Tafawa Balewa

Wuri
Map
 9°48′N 9°36′E / 9.8°N 9.6°E / 9.8; 9.6
Ƴantacciyar ƙasaNajeriya
Jihohin NajeriyaJihar Bauchi
Yawan mutane
Faɗi 221,310 (2006)
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci
Dinner_in_Honor_of_President_Kennedy,_Given_by_Abubakar_Tafawa_Balewa,_Prime_Minister_of_Nigeria_(03)
Abubakar_Tafawa_Balewa_Stadium_Bauchi_Gate
Abubakar_Tafawa_Balewa_Stadium_Bauchi_Building

Tarihin Garin Tafawa Balewa

gyara sashe

Garin Tafawa Balewa ya samo sunansa daga gurbatattun kalmomi guda biyu na Fulani: “Tafari” (dutse) da Baleri (baki).”.[1]

An san yankin da rikicin addini da kabilanci tsawon shekaru.[2][3] Manyan kabilun su ne Sayawa da Hausa/Fulani. Wani labarin da kamfanin dillancin labarai na Associated Press ya fitar ya bayyana cewa, ‘yan kabilar Sayawa sun fi yawa a garin da kauyukan da ke kewaye, amma sarakunan gargajiyar su na kabilar Fulani ne mafi yawansu musulmi. [4][5][6][7]Mutanen Sayawa sun bukaci wani basaraken gargajiya na daban, wanda ya kai ga kai hare-hare da kuma tunkarar a shekaru ashirin da suka gabata.”

Sanannen mazauna

gyara sashe

An haifi,

Abubakar Tafawa Balewa a watan Disamba 1912 a kauyen Tafawa Balewa[8].

Yanayi (Climate)

gyara sashe

Manazarta

gyara sashe
  1. Siollun, Max (2009-10-22). "Nigeria's Forgotten Heroes: Abubakar Tafawa Balewa (Part 1)". Nigerians in America. Retrieved 2014-06-21.
  2. Minchakpu, Obed (2010). "Christian Leaders in Nigeria Call Bauchi Violence Premeditated". ChristianNewsToday. Archived from the original on 2014-07-13. Retrieved 2014-06-21.
  3. "The Traditional Status of Tafawa Balewa Town". Al'umma Unity and Development Association. 2014. Archived from the original on 2014-06-21. Retrieved 2014-06-21.
  4. DYIKUK, Fr. Justine John (2012-07-10). "Abubakar And Tafawa Balewa Town: A Tale Of Two Titans!". IndepthAfrica. Retrieved 2014-06-21.
  5. Abdulwahab Muhammad (2011-05-07). "Attackers kill 16, burn homes in north Nigeria town". Mail & Guardian - News. Retrieved 2014-06-21.
  6. Obed Minchakpu (2011). "Christian Communities near Town in Nigeria Disappearing". Compass Direct News. Archived from the original on 2022-07-31. Retrieved 2014-06-21.
  7. "Controversy trails shift of LG hqtrs in Bauchi". NBF News. 2012-02-16. Retrieved 2014-06-21.
  8. https://www.bing.com/ck/a?!&&p=732da62f900a1e42JmltdHM9MTcxOTI3MzYwMCZpZ3VpZD0yNDE5NGEyMS03NTBiLTZiYjItMzNmMi01ZTg1NzRhMTZhMTkmaW5zaWQ9NTQxMw&ptn=3&ver=2&hsh=3&fclid=24194a21-750b-6bb2-33f2-5e8574a16a19&psq=Abubakar+Tafawa+Balewa+bio&u=a1aHR0cHM6Ly93d3cubmV3d29ybGRlbmN5Y2xvcGVkaWEub3JnL2VudHJ5L0FidWJha2FyX1RhZmF3YV9CYWxld2E&ntb=1