Souleymane Karamoko (an haife shi a ranar 29 ga watan Yulin shekarar 1992) ƙwararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne wanda ke taka leda a matsayin mai tsaron baya a ƙungiyar Nancy ta Ligue 2. An haife shi a Faransa, yana buga wa tawagar kasar Mauritaniya wasa.[1]

Souleymane Karamoko
Rayuwa
Haihuwa Faris, 29 ga Yuli, 1992 (31 shekaru)
ƙasa Faransa
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Paris FC (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya

Sana'a/Aiki gyara sashe

Karamoko ya fara buga wasa na farko tare da Paris FC a gasar Ligue 2 da ci 2–1 a kan Bourg-en-Bresse a ranar 4 ga watan Agusta shekarar 2017.[2]

Ayyukan kasa gyara sashe

An haife shi a Faransa, Karamoko dan asalin Mauritaniya ne. An kuma kira shi ne domin ya wakilci tawagar 'yan wasan kasar Mauritania a gasar cin kofin kasashen Afirka na shekara ta 2021.[3] Ya kuma yi wasa acikin tawagar kasar Mauritania a wasan sada zumunci da suka yi da Burkina Faso a ranar 30 ga watan Disamban shekarar 2021.[4]

Manazarta gyara sashe

  1. "Souleymane Karamoko signe au Paris FC-Paris FC". 24 June 2017.
  2. "LFP.fr-Ligue de Football Professionnel-Domino's Ligue 2-Saison 2017/2018-2ème journée-FBBP 01/Paris FC". www.lfp.fr
  3. Football, CAF-Confedération Africaine du. "Mauritania includes 16-year-old 'prodigy' in provisional squad". CAFOnline.com
  4. Strack-Zimmermann, Benjamin. "Mauritania vs. Burkina Faso (0:0)". www.national-footbal-teams.com

Hanyoyin haɗi na waje gyara sashe

  • Souleymane Karamoko at Soccerway
  • Souleymane Karamoko – French league stats at LFP – also available in French
  • Souleymane Karamoko at L'Équipe Football (in French)