Oladapo Adu

Dan Wasan kungiyar Kwallon Kafa ta Najeriya

Oladapo Adu dan wasan dara ne na Najeriya kuma Jagora na Duniya.[1]

Oladapo Adu
Rayuwa
Haihuwa Najeriya, 6 ga Yuni, 1971 (52 shekaru)
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Yarbanci
Karatu
Harsuna Turanci
Yarbanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a chess player (en) Fassara

Adu ya cancanci taka leda a gasar Chess Olympiad na 31 a (Moscow) kuma ya zama zakaran kasa na Najeriya a shekarar 1995.[2]

Adu ya samu gurbin shiga gasar Chess Olympiad karo na 32, amma Najeriya ta fice saboda rashin kayan aiki. Tun daga nan ya sake buga wa Najeriya wasannin Olympics, ciki har da gasar Chess ta 33.[3]

A cikin shekarar 2015, Adu ya cancanci shiga gasar cin kofin duniya ta Chess a shekarar 2015, wanda Veselin Topalov ya buge shi a zagaye na farko.[4]

Manazarta gyara sashe

  1. Oladapo Adu Arild; Heijmans, Jeroen; Mallon, Bill ; et al. " Oladapo Adu Olympic Results" . Olympics at Sports-Reference.com . Sports Reference LLC. Archived from the original on 18 April 2020. Retrieved 13 August 2017.
  2. "The Talking Drum featuring IM Oladapo Adu" .
  3. Hilary; Gjerde, Arild; Heijmans, Jeroen; Mallon, Bill ; et al. " Oladapo Adu Olympic Results" . Olympics at Sports-Reference.com . Sports Reference LLC. Archived from the original on 18 April 2020. Retrieved 13 August 2017.
  4. Oladapo Adu Olympic Results" . Olympics at Sports-Reference.com . Sports Reference LLC. Archived from the original on 18 April 2020. Retrieved 13 August 2017.