Nafata

Basarake ne a kasar Hausa

Sultan Nafata na kasar Gobir (h.1797–98), ɗaya ne daga cikin jerin sarakunan ƙaramar ƙasar Hausa mai suna Gobir, wacce a yau take a arewacin Najeriya, ana tuna shine saboda adawa da yayi da Musulmai Fulani, wadanda kuma suke son jaddada Musulunci, wanda Shehu Usman Dan Fodiyo yake jagoranta, wanda daga baya ya jagoranci yaki a kan Gobir da kuma shuwagabannin su, harma ya kafa garin Daular Sokoto[1]

Nafata
sultan (en) Fassara

Rayuwa
Haihuwa 18 century
ƙasa Gobir
Mazauni Gobir
Mutuwa unknown value
Sana'a
Sana'a sarki

Bibiliyo gyara sashe

  • "Uthman dan Fodio." Encyclopædia Britannica Online, accessed October 1, 2005.
  • Daniel, F. "Shehu dan Fodio." Journal of the Royal African Society 25.99 (Apr 1926): 278-283.

Duba nan gyara sashe

Hanyoyin haɗin waje gyara sashe

Manazarta gyara sashe

  1. Waldman, Marilyn Robinson (1965). "The Fulani Jihād: a Reassessment". The Journal of African History. 6 (3): 333–355. doi:10.1017/s0021853700005843. ISSN 0021-8537.