Nafata
Basarake ne a kasar Hausa
Sultan Nafata na kasar Gobir (h.1797–98), ɗaya ne daga cikin jerin sarakunan ƙaramar ƙasar Hausa mai suna Gobir, wacce a yau take a arewacin Najeriya, ana tuna shine saboda adawa da yayi da Musulmai Fulani, wadanda kuma suke son jaddada Musulunci, wanda Shehu Usman Dan Fodiyo yake jagoranta, wanda daga baya ya jagoranci yaki a kan Gobir da kuma shuwagabannin su, harma ya kafa garin Daular Sokoto . [1]
Nafata | |||
---|---|---|---|
| |||
Rayuwa | |||
Haihuwa | 18 century | ||
ƙasa | Gobir | ||
Mazauni | Gobir | ||
Mutuwa | unknown value | ||
Sana'a | |||
Sana'a | sarki |
Bibiliyo gyara sashe
- "Uthman dan Fodio." Encyclopædia Britannica Online, accessed October 1, 2005.
- Daniel, F. "Shehu dan Fodio." Journal of the Royal African Society 25.99 (Apr 1926): 278-283.
Duba nan gyara sashe
Hanyoyin haɗin waje gyara sashe
- Jerin sarakunan Gobir
- Igba Rumun Vishigh. KIRISTOCI DA MUSULUNCI A CIKIN TATTAUNAWA: AREWA TA NIGERIA, 1960-1990. Jami'ar Jos, Nijeriya (1997).
Manazarta gyara sashe
- ↑ Waldman, Marilyn Robinson (1965). "The Fulani Jihād: a Reassessment". The Journal of African History. 6 (3): 333–355. doi:10.1017/s0021853700005843. ISSN 0021-8537.