Mudathir Yahya (an haife shi a ranar 6 ga watan Mayun, shekara ta alif dari tara da tamanin da shida 1996) kuma ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Tanzaniya, wanda ke leda a tsakiya.[1] A halin yanzu yana bugawa kungiyar kwallon kafa ta Yanga wasa. kungiyar ta Yanga ce ta bayyana shi a ranar 3 ga watan Janairu 2023.[2]

Mudathir Yahya
Rayuwa
Haihuwa Jang'ombe (en) Fassara, 6 Mayu 1995 (28 shekaru)
ƙasa Tanzaniya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Azam F.C. (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya


Yahya memba ne na kungiyar kwallon kafa ta Tanzania da Zanzibar. [3] Ya bayyana ne karshen gasar cin kofin CECAFA na shekarar 2017,[4] inda kungiyarsa ta kare a matsayi na biyu.[5]

Manazarta gyara sashe

  1. "Hosts Kenya beat Zanzibar on penalites to win Cecafa Cup" . BBC Sport. 17 December 2017. Retrieved 24 March 2019.
  2. "Tanzania: Narrow Win for U-17" . ghanamma.com . 19 November 2012. Retrieved 2 November 2020.
  3. Mudathir Yahya at National-Football-Teams.com
  4. Olobulu, Timothy (15 December 2017). "Zanzibar shock Uganda, sets Kenya date in CECAFA final" . Capitalfm Sports. Retrieved 24 March 2019.
  5. "Hosts Kenya beat Zanzibar on penalites to win Cecafa Cup" . BBC Sport. 17 December 2017. Retrieved 24 March 2019.