Mangel, Najeriya

Kauye ne a Benuwen Najeriya

Mangel ƙauye ne a ƙaramar hukumar Vandeikya, Jihar Benue, a Nijeriya, Afirka ta Yamma. Tana kan Kogin Undiel kuma ’yan kabilar Tiv da ke jin yaren Tiv suna mamaye shi.

Mangel, Najeriya

Wuri
Map
 7°01′N 8°56′E / 7.02°N 8.93°E / 7.02; 8.93
Ƴantacciyar ƙasaNajeriya
JihaBenue
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Manazarta

gyara sashe