Ma'aikatar Sufuri (Najeriya)

Ma'aikatar Gwamnatin tarayya a Najeriya

Ma'aikatar sufuri reshe ne na gwamnatin tarayyar Najeriya da ke da alhakin lura da zirga-zirgar mutane da kayayyaki a faɗin kasar. Mu'azu Jaji Sambo shi ne Ministan Sufuri, kuma (Ademola Adewole Adegoroye) shi ne Ƙaramin Ministan Sufuri. Tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari[1] ne ya naɗa su. Ma'aikatar tana kula da ababen hawa, sufurin jiragen sama, da sufurin jiragen ƙasa, a ƙasar.[2][3]

Ma'aikatar Sufuri
transport ministry (en) Fassara
Bayanai
Office held by head of the organization (en) Fassara Minister of Transportation (en) Fassara
Ƙasa Najeriya
Applies to jurisdiction (en) Fassara Najeriya
Wuri
Map
 9°03′36″N 7°28′23″E / 9.06007156°N 7.47308537°E / 9.06007156; 7.47308537

Manazarta gyara sashe

  1. "Contact us". www.transportation.gov.ng. Archived from the original on 2020-04-18. Retrieved 2020-04-06. More than one of |archiveurl= and |archive-url= specified (help); More than one of |archivedate= and |archive-date= specified (help)
  2. "Ministry of Transportation as a metaphor for why dev't eludes Nigeria". Vanguard News (in Turanci). 2020-02-10. Retrieved 2020-04-06.
  3. "Chief Security Officer To Nigeria's Transportation Minister, Amaechi, Dies". Sahara Reporters. 2020-02-18. Retrieved 2020-04-06.

Hanyoyin haɗi na waje gyara sashe