Kwalejin Ilimi ta Danyaya Ningi
Kwalejin Ilimi ta Danyaya Ningi wata kwalejin ilimi ce mai zaman kanta wacce ke ba da takardar shaidar ilimin malanta ta Najeriya (NCE) da cibiyarta ke garin Ningi, jihar Bauchi, Najeriya . An kafa ta a cikin shekarar kwaleji2019. [1] [2]
Kwalejin Ilimi ta Danyaya Ningi | |
---|---|
Bayanai | |
Iri | jami'a |
Tarihi | |
Ƙirƙira | 2019 |
Darussa gyara sashe
A jerin dake kasa sunayen kwasa-kwasan da ake koyarwa ne a Kwalejin Ilimi ta Danyaya Ningi:
- Karatun Musulunci
- harshen Turanci
- Harshen Larabci
- Harshen Hausa