Julaybib
Julaybi Yakasance daya daga cikin sahabban Annabi, Muhammad.Masu daraja kuma jarumi ne sannan annabi muhammad yace yaga yan matan Al-jannah suna masa maraba.
Julaybib | |
---|---|
Rayuwa | |
Yanayin mutuwa | kisan kai |
Sana'a | |
Imani | |
Addini | Musulunci |
Wannan mukalar bata da Reference (Manazarta) ko daya, ka taimaka ta hanyar samar da Manazarta daga littafi ko yanar gizo, duba wannan shafin domin samun masaniya akan yanda zaka samar da Reference (Manazarta) a cikin wannan mukalar.
. |
Yanayin Sa gyara sashe
Julaybib yakasance mummuna a harsashen da akayi a zamanin sahabbai yafi kowa muni.
Garin Sa gyara sashe
Yakasance mutumin Madina wacce a larabce ake kira da Ansar.
Kalar Matan Sa gyara sashe
Matar sa Takasan ce kyakkyawa wanda ko a madina tana daya daga cikin masu kyau a garin.
Mutuwar Sa gyara sashe
Ya mutu lokacin da aka kira yaki , A lokacin da yashiga kasuwa sai yaji an kira jahadi da kudin da zaisiya kayan biki dashi ya siya Wuka.Allah yasa yayi shahada. gyara sashe
Yaran Sa gyara sashe
Julaybib yaransa shine Larabci[Larabci]. gyara sashe