Jossy Dombraye

Dan Wasan kungiyar Kwallon Kafa ta Najeriya

Josiah "Jossy" Dombraye tsohon ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne kuma mai horar da ƴan wasan Najeriya, na baya-bayan nan a ma'aikatan fasaha na Bayelsa United FC, ya shafe tsawon rayuwarsa a ƙungiyar Sharks FC, kuma yana cikin tawagar ƙwallon ƙafar Najeriya da ta lashe gasar cin kofin nahiyar Afirka a cikin shekara ta (1973)

Jossy Dombraye
Ɗan Adam
Bayanai
Jinsi namiji
Ƙasar asali Najeriya
Shekarun haihuwa 20 century
Wurin haihuwa Najeriya
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Matsayin daya buga/kware a ƙungiya wing half (en) Fassara
Mamba na ƙungiyar wasanni Sharks FC da Ƙungiyar ƙwallon ƙafar Najeriya
Wasa ƙwallon ƙafa

Ya kasance cikin tawagar Jihar Tsakiyar Yamma wacce ta yi wasa da ƙungiyar Santos ta Brazil a shekara ta (1969).[1]

Manazarta gyara sashe

  1. "How Pele's visit reshaped Nigerian football" – via www.bbc.co.uk.