Jones Arogbofa
Jones Arogbofa (an haifeshi ranar 10 ga watan Nuwamba, 1956, Mutuwa 10 ga Faburairu, 2024). Tsohon Soja ne mai ritiya, Kuma tsohuwan mai bama shugaban kasa tsaro na Najeriya a zamanin mulkin tsohon shugaban kasan Najeriya Goodluck Jonathan.[1][2]
Jones Arogbofa | |||
---|---|---|---|
18 ga Faburairu, 2014 - 29 Mayu 2015 | |||
Rayuwa | |||
Haihuwa | Ondo, 10 Nuwamba, 1952 | ||
Mutuwa | 10 ga Faburairu, 2024 | ||
Sana'a |
Farkon rayuwa gyara sashe
An haife shine a Oka Akoko dake jihar Ondo. Yayi makaranta jami'a ne a Jami'ar Obafemi Awolowo.[3]
Aiki gyara sashe
Jones Arogbofa ya kasance tsohon Birgediya General ne a gidan soja, kuma yana karkashin sashin sojojin kasa wato Nigerian Army, an bashi matsayin Lutanan na biyu ne a shekarar 1973. Ya kasance mai bama shugaban kasa tsaro Goodluck ebele Jonathan bayan rasuwan marigayi Umaru Musa Yar'Adua, bayan tunkudar da gwamnatin Goodluck Jonathan, Abba Kyari ya kasance wanda ya gaje shi.[3]
Manazarta gyara sashe
- ↑ https://www.premiumtimesng.com/opinion/157017-arogbofa-became-jonathans-chief-staff-eric-teniola.html
- ↑ https://aljazirahnews.com/strange-gift-n585m-house-landed-jonathans-chief-staff-trouble/[permanent dead link]
- ↑ 3.0 3.1 "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2020-10-14. Retrieved 2020-11-05.