Jami'ar Sule Lamido jami'a ce ta gwamnati wacce ke a Kafin Hausa, Jihar Jigawa, Najeriya. An kafa ta ne 13 ga watan Mayu 2013, wanda Hukumar Jami'o'in Ƙasa ta ba da lasisi a watan Yulin 2013 a matsayin Jami'ar Jihar Jigawa, kuma an fara ayyukan ilimi a watan Satumba na 2014. A watan Disambar 2014 wani kudiri da Majalisar Dokokin Jihar Jigawa ta fitar ya sauya suna zuwa Jami'ar.[1][2]

Jami'ar Sule Lamido
educational institution (en) Fassara
Bayanai
Farawa 2013
Suna saboda Sule Lamiɗo
Ƙasa Najeriya
Mamba na Ƙungiyar Jami'in Afrika
Shafin yanar gizo slu.edu.ng
Wuri
Map
 11°58′56″N 8°29′48″E / 11.982099°N 8.496572°E / 11.982099; 8.496572
Ƴantacciyar ƙasaNajeriya
JihaJihar Jigawa
Ƙaramar hukuma a NijeriyaKafin Hausa

Manazarta gyara sashe

  1. "Historical Background". slu.edu.ng. Sule Lamido University. Archived from the original on 28 January 2022. Retrieved 9 October 2017.
  2. "State Universities". nuc.edu.ng. National Universities Commission. Retrieved 9 October 2017.

Hanyoyin haɗin waje gyara sashe