Jahn Otto Johansen
Jahn Otto Johansen (3 ga Mayu 1934 - 1 ga Janairun 2018) ɗan jaridar Norway ne, editan jarida, wakilin ƙasar waje kuma marubuci na litattafai wanda ba na almara ba. An haifeshi a Porsgrunn, Norway. Ya yi aiki da jaridar Morgenposten daga 1956 zuwa 1966, a gidan Rediyon Yaren mutanen Norway (NRK) daga 1966 zuwa 1977, kuma ya kasance babban editan Dagbladet daga 1977 zuwa 1984.
Jahn Otto Johansen | |||
---|---|---|---|
1977 - 1984 | |||
Rayuwa | |||
Haihuwa | Porsgrunn (en) , 3 Mayu 1934 | ||
ƙasa | Norway | ||
Mutuwa | 1 ga Janairu, 2018 | ||
Makwanci | Vestre gravlund (en) | ||
Ƴan uwa | |||
Abokiyar zama | Siv Kirsten Krützen Anderson (en) (1965 - | ||
Yara |
view
| ||
Karatu | |||
Harsuna | Norwegian (en) | ||
Sana'a | |||
Sana'a | ɗan jarida, marubuci, Farfesa, editing staff (en) da biographer (en) | ||
Kyaututtuka | |||
IMDb | nm0423801 |
Johansen ya mutu a Oslo a ranar 1 ga Janairun 2018 yana da shekara 83.