Imama Amapakabo (an haife shi ranar 27 ga watan Yulin 1969) manajan ƙwallon ƙafa ne ta Najeriya kuma tsohon ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne.

Imama Amapakabo
Ɗan Adam
Bayanai
Jinsi namiji
Shekarun haihuwa 27 ga Yuli, 1969
Wurin haihuwa Najeriya
Sana'a association football coach (en) Fassara da ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Wasa ƙwallon ƙafa

Sana'a gyara sashe

Bayan kasancewarsa cikin ƴan wasan Najeriya da suka lashe gasar cin kofin duniya na ƴan ƙasa da shekaru 16 a shekarar 1985, iyayen Amapakabo sun daina adawa da shi wajen buga ƙwallon ƙafa. [1]

A wasan da suka yi da Nigerdock a lokacin da yake buga wa Sharks wasa, ya dakatar da wasan don "hutun bayan gida" amma a zahiri yana ƙoƙarin rage matsin lamba a kan ƙungiyarsa. [2] Duk da haka, Sharks sun yi rashin nasara da ci 1-0 sakamakon kuskure daga Amapakabo. [2]

A cikin shekarar 2016. Amapakabo ya taimaka wa Rangers International ta lashe gasar lig ta Najeriya duk da kasancewarta ɗaya daga cikin manyan kociyan ƙungiyar a gasar.

Manazarta gyara sashe