Idrissa Camara (ɗan ƙwallon ƙafa)

Idrissa Camara (an haife shi ranar 18 ga watan Yunin shekara ta1998) ƙwararren ɗan ƙwallon ƙafa ne kuma ɗan ƙasar Senegal wanda ke taka leda a matsayin winger na Dijon.

Idrissa Camara (ɗan ƙwallon ƙafa)
Rayuwa
Haihuwa Dakar, 18 ga Yuni, 1998 (25 shekaru)
ƙasa Senegal
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 

Sana'a gyara sashe

Camara samfur ne na makarantar matasa na kulob ɗin Senegal Dakar Sacré-Cœur tun yana ɗan shekara 11. Ya fara babban aikinsa a gasar farko ta TFF tare da Ümraniyespor a ranar 6 ga watan Oktoban 2020.[1] A cikin kakar 2021-22, ya zira ƙwallaye 7 yayin da kulob ɗin ya zo a matsayi na biyu na TFF First League kuma ya sami ci gaba zuwa Süper Lig.[2] Ya koma Dijon ta Faransa Ligue 2 a lokacin bazarar 2022.[3]

Rayuwa ta sirri gyara sashe

An haifi Camara ne a ƙasar Senegal kuma ɗan asalin ƙasar Mali ne. Ƴan uwansa Papa Bamory da Mamadou suma ƙwararrun ƴan ƙwallon ƙafa ne.[4]

Manazarta gyara sashe