Hukumar Kwallon kafar Nijar
Hukumar Kwallon kafar Nijar The Nigerien Football Federation (Faransanci: Fédération Nigerienne de Football) FENIFOOT a takaice, itace babbar hukumar kwallon kafa ta kasar Nijar wadda ke tafiyar da Kungiyar Kwallon kafar Nijar. Hakanan itace mai kuda da dukkan harkokin Kwallon kafa a Nijar tare da shirya gasar lig-lig ta kasar.
![]() | |
---|---|
Bayanai | |
Iri |
association football federation (en) ![]() ![]() |
Ƙasa | Nijar |
Aiki | |
Mamba na |
FIFA, Confederation of African Football (en) ![]() |
Mulki | |
Hedkwata | Niamey |
Mamallaki |
Kungiyar Kwallon Kafa ta Yammacin Afirka da Confederation of African Football (en) ![]() |
Tarihi | |
Ƙirƙira | 1962 |
fenifoot.net |
![](http://upload.wikimedia.org/wikipedia/commons/thumb/4/40/Morocco_vs_Niger%2C_February_09_2011-2.jpg/220px-Morocco_vs_Niger%2C_February_09_2011-2.jpg)
Tarihi
gyara sasheAn kirkiri FENIFOOT a 1961, kuma tayi rijista da hukumar kwallon kafa ta duniya a 1964 da kukumar kwallon kafar Afrika a 1965.