Gidan Rumfa, ko kuma akan kirata da Gidan Sarki wato da turanci ("Emir's house"), itace fadar sarautar sarkin. Gidan na nan ne a cikin garin birnin Kano, a Jihar Kanon, Nijeriya, wanda ya gina gidan shine Muhammad Rumfa tun a karni na goma sha biyar (15).[1] Tun daga sarautar Rumfa a waccan lokacin, gidan yacigaba da zama gidan garjiya a Kano kuma Fulani jihadists ce ta cigaba da kula da ita, wanda masarautar ce ta kwace gudanar da sarautar kasar Kano tun a farkon ƙarni na goma sha tara (19th). Gidan a yanzu nada faɗin ƙasa na tsawon|33|acre|m2.[1]

Gidan Rumfa
Wuri
Ƴantacciyar ƙasaNajeriya
Jihajihar Kano
BirniKano
Coordinates 11°59′N 8°31′E / 11.99°N 8.52°E / 11.99; 8.52
Map
Gidan Rumfa, kofar kudu
Jihar kano

Manazarta gyara sashe

  1. 1.0 1.1 cite web |url= http://archnet.org/library/sites/one-site.tcl?site_id=7730%7Ctitle=[permanent dead link] Emir's Place at Kano|accessdate=2007-05-06 |work= ArchNet|publisher=Massachusetts Institute of Technology