Filin jirgin saman Katsina

Filin jirgin sama na ƙasa da ƙasa dake Katsina

Filin jirgin saman Katsina ko Filin jirgin saman Umaru Musa Yar'Adua, filin jirgi ne dake a Katsina, babban birnin jihar Katsina, a Nijeriya. [1]

Filin jirgin saman Katsina
IATA: DKA • ICAO: DNKT
Wuri
Ƴantacciyar ƙasaNajeriya
JihaJihar Katsina
Coordinates 13°00′28″N 7°39′37″E / 13.0078°N 7.6603°E / 13.0078; 7.6603
Map
Altitude (en) Fassara 1,660 ft, above sea level
History and use
Suna saboda Katsina
City served Katsina
Offical website

Filin jirgin dai an gina shine lokacin gwamnatin marigayi tsohon shugaban ƙasa Alh Umaru Musa Yar'adua.

Manazarta gyara sashe

  1. "Katsina Airport". Federal Airports Authority of Nigeria. Archived from the original on 11 March 2016. Retrieved 11 March 2016. Unknown parameter |deadurl= ignored (|url-status= suggested) (help)