Cibiyar kiwon lafiya ta tarraya, Lokoja cibiyar kiwon lafiya ce ta gwamnatin tarayyar Najeriya da ke Lokoja, jihar Kogi, Najeriya Babban daraktan kiwon lafiya a asibitin yanzu shine Olatunde Alabi.[1][2]

Federal Medical Centre Lokoja
Wuri
Ƴantacciyar ƙasaNajeriya
JihaJihar Kogi
Ƙaramar hukuma a NijeriyaKogi
Coordinates 7°48′03″N 6°44′28″E / 7.80083079°N 6.74124831°E / 7.80083079; 6.74124831
Map

Tarihin Asibitin

gyara sashe

An kafa Cibiyar magani da Kiwon Lafiya ta Tarayya, da ke Lokoja a shekarar 1999. Asibitin dai a da ana kiranta da babban asibitin Lokoja.

Shugaban Likitocin asibitin kiwon lafiya ta tarraya, da ke Lokoja.[3]

Manazarta

gyara sashe
  1. "Buhari re-appoints FMC medical directors in Lokoja, Asaba". Punch Newspapers (in Turanci). 2021-06-04. Retrieved 2022-06-21.
  2. "Medical directors of FMC Lokoja, Asaba reappointed for 2nd tenure". Daily Trust (in Turanci). 2021-06-14. Retrieved 2022-06-21.
  3. "Truck crushes 15-year-old student, injures two in Kogi". The Guardian Nigeria News - Nigeria and World News (in Turanci). 2022-06-03. Archived from the original on 2022-06-21. Retrieved 2022-06-21.