Fatou N'Diaye (an haife ta Yuni 23, 1962 a Dakar, Senegal) ƴar wasan ƙwallon kwando ce ƴar kasashen Faransa-Senegal. N'Diaye ta samu zabuka 75 a cikin tawagar ƙwallon kwando ta mata ta Faransa daga 1986 zuwa 1990.[1]

Fatou N'Diaye
Rayuwa
Haihuwa Saint-Louis (en) Fassara, 1980 (43/44 shekaru)
ƙasa Faransa
Senegal
Harshen uwa Faransanci
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a Jarumi da model (en) Fassara
Tsayi 178 cm
IMDb nm0618456

Nassoshi gyara sashe

  1. McCluskey, Audrey Thomas (2007). Frame by Frame III: A Filmography of the African Diasporan Image, 1994-2004. Indiana University Press. p. 515. ISBN 9780253348296.