Faggo
Gurine a jihar Bauchi, Najeriya
Faggo Gari ne, da ke Jihar Bauchi, Najeriya.
Faggo | ||||
---|---|---|---|---|
| ||||
Wuri | ||||
| ||||
Ƴantacciyar ƙasa | Najeriya | |||
Jiha | Jihar Bauchi | |||
Yawan mutane | ||||
Harshen gwamnati | Turanci | |||
Bayanan Tuntuɓa | ||||
Kasancewa a yanki na lokaci |
Yanayin Garin gyara sashe
Faggo yana nan a 11°24'25"N 10°00'52"E, kuma yana da yawan jama'a har 12,821. Garin yana nisan kilomita talatin da biyar daga kudu maso yammacin Azare da kuma kilomita bakwai daga arewa maso gabashin Foggo.