Eunice Brookman-Amissah

'yar siyasan Ghana

Eunice Brookman-Amssiah tsohuwar ministar lafiya ce ta kasar Ghana[1] sannan kuma ta kasance jakadiya a masarautar Netherlands[2] karkashin gwamnatin Rawlings. Ita ce mace ta farko mataimakiyar shugabar kungiyar likitocin Ghana.[3]

Eunice Brookman-Amissah
Ambassador of Ghana to the Netherlands (en) Fassara

1996 - 1998 - Grace Amponsah-Ababio (en) Fassara
health minister (en) Fassara

1996 - 1998
Rayuwa
Haihuwa 1945 (78/79 shekaru)
ƙasa Ghana
Karatu
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a likita da ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa National Democratic Congress (en) Fassara

Manazarta gyara sashe

  1. "Minister explains inability to appoint director of medical service". www.ghanaweb.com (in Turanci). Retrieved 2019-04-11.
  2. "Conscience Magazine | Africa: Challenges of Culture and Conscience". consciencemag.org. Archived from the original on 2020-11-14. Retrieved 2021-08-02.
  3. "Eunice Brookman-Amissah". Global Philanthropy Forum (in Turanci). Archived from the original on 2019-04-11. Retrieved 2019-04-11.