Ernest Danjuma Enebi
Ernest Danjuma Enebi, shine wanda ya kafa Kungiyar Denda. An haifeshi a garin Jihar Kaduna, Kasar Nijeriya. Yayi karatun Injiniya da Kasuwanci a Jami’ar Arewa maso Gabas.[1]
Ernest Danjuma Enebi | |
---|---|
Rayuwa | |
Haihuwa | Kaduna, |
Mazauni | Lagos |
Karatu | |
Makaranta | Northeastern University (en) |
Sana'a |
Ayyuka gyara sashe
Shi mai ba da gudummawa ne a The Guardian (Najeriya) .
Manazarta gyara sashe
- ↑ Guardian, Nigeria. "Ernest Danjuma Enebi". Guardian Nigeria. Retrieved 23 June 2017.