Emmanuel Daniel (Ɗan ƙwallon ƙafa)
Dan Wasan kungiyar Kwallon Kafa ta Najeriya
Emmanuel Shinkut Daniel (an haife shi ranar 17 ga watan Disamban 1993) golan ƙwallon ƙafa ne na Najeriya wanda ya wakilci Najeriya a Gasar Wasannin Afirka na shekarar 2015 da Gasar Olympics na bazara na shekarar 2016.[1]
Emmanuel Daniel (Ɗan ƙwallon ƙafa) | |||||||||||||||||||||||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
Rayuwa | |||||||||||||||||||||||||||
Haihuwa | 17 Disamba 1993 (30 shekaru) | ||||||||||||||||||||||||||
ƙasa | Najeriya | ||||||||||||||||||||||||||
Sana'a | |||||||||||||||||||||||||||
Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||||||
Mahalarcin
| |||||||||||||||||||||||||||
Muƙami ko ƙwarewa | Mai tsaran raga | ||||||||||||||||||||||||||
Nauyi | 88 kg | ||||||||||||||||||||||||||
Tsayi | 174 cm |
Ayyukan ƙasa da ƙasa gyara sashe
Daniel ya samu kiransa na farko zuwa babbar ƙungiyar Najeriya domin buga wasan neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya ta shekarar 2018 da Zambia a cikin watan Oktoban 2016.
Girmamawa gyara sashe
Najeriya U23
- Lambar tagulla ta Olympic: 2016