Emerson dos Santos da Luz (an haife shi a ranar 11 ga watan Yuli 1982 a Mindelo) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Cape Verde wanda a halin yanzu yake taka leda a Canelas shekarar 2010.

Emerson da Luz
Rayuwa
Haihuwa Mindelo (en) Fassara, 11 ga Yuli, 1982 (41 shekaru)
ƙasa Cabo Verde
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Portimonense S.C. (en) Fassara2001-2003360
  Cape Verde national football team (en) Fassara2002-2008281
S.C. Olhanense (en) Fassara2002-2003250
F.C. Maia (en) Fassara2003-2005453
  C.F. Estrela da Amadora (en) Fassara2005-2006220
S.C. Beira-Mar (en) Fassara2006-2008230
Gloria Bistrița (en) Fassara2008-200930
S.C. Beira-Mar (en) Fassara2009-200940
F.C. Arouca (en) Fassara2009-2010171
Boavista F.C. (en) Fassara2010-2012422
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya
Nauyi 81 kg
Tsayi 178 cm

Sana'a gyara sashe

Ya buga jimillar wasanni 37 kuma ya zura kwallaye 3 a raga a gasar Premier ta kasar Portugal yayin da yake taka leda a Estrela da Amadora da Beira-Mar.[1] Iyakar abin da ya samu na kwarewa a wajen Portugal yana cikin babban rukuni na Romania I a Gloria Bistriţa. [2]

Manazarta gyara sashe

  1. Emerson da Luz at WorldFootball.net
  2. "Miguel şi Emerson şi-au reziliat contractele cu Gloria Bistriţa" [Miguel and Emerson terminated their contracts with Gloria Bistrita] (in Romanian). Gsp.ro. 23 December 2008. Retrieved 31 August 2019.

Hanyoyin haɗi na waje gyara sashe