Djamalidine Atoiyi (an haife shi a ranar 5 ga watan Agusta 1997) ƙwararren ɗan ƙwallon ƙafa ne wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya. An haife shi a Mayotte, Faransa, yana taka leda a tawagar kasar Comoros.[1]

Djamalidine Atoiyi
Rayuwa
Haihuwa Dzaoudzi (en) Fassara, 5 ga Augusta, 1997 (26 shekaru)
ƙasa Faransa
Komoros
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  ES Troyes AC (en) Fassara-
AS Saint-Priest (en) Fassara-
  Comoros national association football team (en) Fassara-
Thonon Évian Grand Genève Football Club (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Aikin kulob gyara sashe

Atoiyi ya fara buga wasa na farko tare da Troyes a karawar da suka yi da Auxerre da ci 1-1 a gasar Ligue 2 a ranar 9 ga watan Disamba 2016.[2]

Ayyukan kasa da kasa gyara sashe

Atoiyi ya fara buga wasansa na farko tare da tawagar kasar Comoros a wasan sada zumunci 0-0 da Mauritania a ranar 6 ga watan Oktoba 2017.[3] [4]

Hanyoyin haɗi na waje gyara sashe

Manazarta gyara sashe

  1. "Djamalidine Atoiyi" . Ligue2.fr . Retrieved 27 March 2020.
  2. "LFP.fr - Ligue de Football Professionnel - Domino's Ligue 2 - Saison 2016/2017 - 18ème journée - ESTAC Troyes / AJ Auxerre" . www.lfp.fr .
  3. Strack-Zimmermann, Benjamin. "Mauritania vs. Comoros (0:1)" . www.national-football-teams.com .
  4. "Les Comores ont battu la Mauritanie - ESTAC.FR" . www.estac.fr .