Daniel “Sailor” Tshabalala (an haife shi a ranar 6 ga watan Oktoba shekara ta 1977 a Sebokeng, Gauteng ) mai tsaron baya ne na ƙwallon ƙafa ta Afirka ta Kudu .[1]

Daniel Tshabalala
Rayuwa
Haihuwa Sebokeng (en) Fassara, 6 Oktoba 1977 (46 shekaru)
ƙasa Afirka ta kudu
Karatu
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Platinum Stars F.C. (en) Fassara2001-2003577
Orlando Pirates FC2003-2006331
  Tawagar Kwallon kafar Afirka ta Kudu2006-200630
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Tshabalala ya bugawa Platinum Stars, FC AK da kuma Orlando Pirates . Ya buga wa tawagar Afrika ta Kudu wasanni hudu kuma yana cikin tawagar da ta buga gasar cin kofin nahiyar Afirka a shekara ta 2006 .[1]

Hanyoyin haɗi na waje gyara sashe

Manazarta gyara sashe

  1. 1.0 1.1 Daniel Tshabalala at Soccerway. Retrieved 7 October 2022.