Christine Georges Diguibaye
Christian Georges Diguimbaye ɗan siyasa ne daga Chadi wanda kuma ya kasance ministan kuɗi tun cikin watan Fabrairun shekarar 2017.
Christine Georges Diguibaye | |
---|---|
Rayuwa | |
Sana'a | |
Sana'a | ɗan siyasa |
Ayyuka gyara sashe
Diguimbaye a baya jami’i ne na Tarayyar Afirka a Addis Ababa . Shugaba Idriss Déby ne ya nada shi ministan kudi a ranar 6 ga Fabrairun shekarar 2017, bayan korar Mbogo Ngabo Selil a watan Janairu.