Bisola Makanjuola (an haifi shi ne a ranar 29 ga watan Agusta 1996) ya kasan ce ɗan wasan kokawa ne na Najeriya. Ta lashe lambobin azurfa biyu da zinare biyu a Gasar Afirka tsakanin 2014 da 2020.

Bisola Makanjuola
Rayuwa
Haihuwa 29 ga Augusta, 1996 (27 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a amateur wrestler (en) Fassara

Aikin wasanni gyara sashe

Bisola ta fara samun nasara a Gasar Cin Kofin Afirka a 2014 a Tunis inda ta fafata a cikin kilo 55 kuma ta sami lambar azurfa. A cikin 2017, ta halarci wannan taron amma a wannan karon an gudanar da shi a Marrakech, Morocco kuma ta lashe lambar azurfa a rukunin 60kg.

Manazarta gyara sashe