Anti-balaka kungiyar yan ta'adda ce a kasar Afirka ta Tsakiya (ƙasa) wadda mabiyan ta duka Kiristoci ne.[1] Haka ma wasu shugabannin coci a kasar sun goyi bayan gun-gun[2] da kuma mabiya imanin Tony Blair[3][4] Ankafa gungun ta'addancin ne banyan Michel Djotodia ya hau mulkin kasar a shekarar 2013.[5] Kungiyar kare hakkin Dan Adam ta Amnesty International tace yan kungiyar ta Anti-balaka suna tursasa ma Musulmai shiga addinin Kiristanci a shekarar 2015.[6] Anti-balaka ta kuma yi garkuwa da mutane, ta kone gidajen musulmai, ta kuma binne mata da rayukan su a bainar jam'a yayin da akeyin wasu shagulgula.[7]

Anti-balaka

Bayanai
Iri militia (en) Fassara
Ƙasa Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya
Mulki
Hedkwata Bossangoa (en) Fassara
Yan kungiyar Anti balaka a garin Boda 2014

Bayanai gyara sashe

 
Musulmai yan gudun hijira wadanda yan kungiyar anti balaka ta daidai ta

Anti-balaka kungiya ce da aka kafata domin in yaki da takwarar ta ta Seleka (kungiyar yan bindiga ta musulmai da suke yaki a kasar Afrika ta Tsakiya). [8] Anti-balaka Asalin Sunan Anti-balaka na nufin "A kawar da takobi" ko "A kauda alburusai" a harsunan ƙasar na Sango da Mandja.[9]

Manazarta gyara sashe

  1. "Christian militias take bloody revenge on Muslims in Central African Republic". Guardian. 10 March 2014. Retrieved 29 January 2018.
  2. "There are no Christian militias killing Muslims in the Central African Republic". Aid to the Church in Need. Archived from the original on 7 May 2019. Retrieved 26 September 2016.
  3. Emily Mellgard. "What is the Antibalaka?". tonyblairfaithfoundation. Archived from the original on 26 December 2016. Retrieved 26 September 2016.
  4. Andrew Katz (May 29, 2014). "'A Question of Humanity': Witness to the Turning Point In Central African Republic". Time.
  5. C.Africa militia is an enemy of peace: French commander Archived 2016-03-14 at the Wayback Machine, apa.az, recovered 14 March 2014
  6. Central African Republic: Unprotected Muslims forced to abandon religion, Amnesty International UK (July 31, 2015).
  7. Esslemont, Tom. "Witch burning rebels stoke Central African Republic violence". U.S. (in Turanci). Retrieved 2018-04-11.
  8. key players retrieved 18 January 2013
  9. Smith, David (22 November 2013) Unspeakable horrors in a country on the verge of genocide The Guardian, Retrieved 23 November 2013