Séléka kungiyar yan bindiga ce da akayi a kasar Afirka ta Tsakiya.[1] Kungiyar ta kafa gwamnati a kasar ranar 24 ga Maris 2013.[2] Shugaban kungiyar shine Michel Djotodia. Djotodia ya aiyana kansa a matsayin shugaban kasar.[3] Mafi yawanci yan kungiyar Musulmai ne.

Seleka
political movement (en) Fassara
Bayanai
Ƙasa Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya
Tsofaffin yan kungiyar Seleka a Fabrairu 2017

A watan Oktoban 2021, an tabbatar da sauraron tuhumar da ake yi wa tsohon mayakin Seleka Mahamat Saïd a gaban kotun manyan laifuka ta duniya (ICC). Ana tuhumar wannan tsohon mayaƙin da laifukan cin zarafin bil'adama da laifukan yaƙi da aka aikata a 2013 da 2014. Wannan shi ne karon farko da wani tsohon ɗan ƙungiyar Seleka ya fuskanci alkalan Kotun.

Manazarta gyara sashe

  1. "RCA : les rebelles de la coalition Séléka suspendent leurs opérations militaires". RFI. RFI. 2012-12-20. Archived from the original on 2012-12-20. Retrieved 2013-03-11.CS1 maint: ref=harv (link)
  2. Pflanz, Mike (2013-03-24). "Britons told to leave Central African Republic after coup". The Telegraph. Retrieved 2013-03-24.CS1 maint: ref=harv (link)
  3. "Centrafrique: Michel Djotodia déclare être le nouveau président de la République centrafricaine" [Central African Republic: Michel Djotodia declares to be the new president of the Central African Republic]. RFI (in Faransanci). RFI. 2013-03-24. Archived from the original on 2013-03-24. Retrieved 2013-03-24.CS1 maint: ref=harv (link)