Édouard Mendy (an haife shi a shekara ta 1992 a garin Montivilliers, a ƙasar Faransa) shi ne ɗan wasan ƙwallon ƙafa ta ƙasar Senegal. Ya buga wasan ƙwallo ma Ƙungiyar ƙwallon ƙasar Senegal daga shekara ta 2018.

Édouard Mendy
Rayuwa
Cikakken suna Édouard Osoque Mendy
Haihuwa Montivilliers (en) Fassara, 1 ga Maris, 1992 (32 shekaru)
ƙasa Senegal
Faransa
Harshen uwa Faransanci
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
AS Cherbourg Football (en) Fassara2011-2014260
Olympique de Marseille II (en) Fassara2015-201680
  Stade de Reims (en) Fassara2016-2019800
  Senegal national association football team (en) Fassara2018-unknown value
  Stade Rennais F.C. (en) Fassara2019-2020250
Chelsea F.C.2020-2023750
Al-Ahli Saudi FC (en) Fassara2023-unknown value
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai tsaran raga
Lamban wasa 16
Nauyi 86 kg
Tsayi 194 cm
Edouard Mendy
Edouard Mendy
Edouard Mendy
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Manazarta gyara sashe