Umar Zango

Dan Wasan kungiyar Kwallon Kafa ta Najeriya

Umar zango dan wasan kwallar kafa ne dan qasar Nigeria wanda ke taka leda a qungiyar kano pillars a matsayin dan wasan baya. an haifeshi ne a shekarai dubu daya da dari tara da casain da hudu 1994 yana da shekaru 29 a bakin yanzu. a watan janairin shekarai dubu biyu da sha hudu 2014 mai horari dasu steven keshe ya gayyaceshi daya yashiga jerin yan qasar Nigeria daxasu buga wasan kofin nahiyar África a taimakawa qungiyar wurin doke qasar zinbabwe nasan shiga na https://en.m.wikipedia.org/wiki/Nigeria_national_football_team

Umar Zango
Rayuwa
Haihuwa Najeriya, 23 ga Faburairu, 1994 (30 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.