Timothy Danladi (an Haife shi 15 October 1995) haifafen dan Nigeria dan kwallo duniya mai taka leda a kulub din Eyimba, a matsayin mai kare gida.

Timothy Danladi
Rayuwa
Haihuwa Katsina, 15 Oktoba 1996 (27 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  Ƙungiyar ƙwallon ƙafar Najeriya-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya

Aiki gyara sashe

An haife shine a katsina, Danladi ya buga kwallo a kullub din Taraba, Katsina United da kuma Eyimba.[1]

Ya samu buga wa Nijeria kwallon kasa da kasa a shekara ta 2018.[2]

Manazarta gyara sashe

  1. "Timothy Danladi". National Football Teams. Benjamin Strack-Zimmermann. Retrieved 13 November 2020.
  2. "Timothy Danladi". National Football Teams. Benjamin Strack-Zimmermann. Retrieved 13 November 2020.