Susanna Eises (an Haife ta a ranar 18 ga watan Janairu 1991) 'yar wasan ƙwallon ƙafa ce ta ƙasar Namibiya ta mata wacce ke taka leda a matsayin mai tsaron gida.

Susanna Eises
Rayuwa
Haihuwa Windhoek, 18 ga Janairu, 1991 (33 shekaru)
ƙasa Namibiya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai tsaran raga

Eises ta fara buga wa kungiyar kwallon kafa ta Okahandja Beauties FC wasa. An zabe ta a shekara ta 2006 a kungiyar kwallon kafa ta mata ta Namibia a matsayin mai tsaron baya har sai da ta zama mai tsaron gida a tsakiyar shekarar 2011, matsayin da ta rike har zuwa Yuli 2012 har zuwa lokacin da aka dakatar da ita.[1]

Eises na cikin tawagar a gasar cin kofin matan Afirka ta shekarar 2014. A matakin kulob tana buga wa Komas Nampol Ladies FC ta Namibia wasa.[2] [3]

Manazarta gyara sashe

  1. Marketing, Intouch Interactive. "Eises repents in hope of getting Gladiators place back - Sports - Namibian Sun" . www.namibiansun.com . Retrieved 24 August 2020.
  2. "Shipanga names Gladiators for Women Championship" . nfa.org.na . 2 October 2014.
  3. "Host Namibia unveil final squad" . cafonline.com . 3 October 2014.