Shirley Cloete (an haife ta a ranar 2 ga watan Agustan shekara ta 1986) ƴar wasan ƙwallon ƙafa ce ta Namibia wacce ke taka leda a matsayin ƴar wasan tsakiya a tawagar mata ta Namibia . Ta kasance daga cikin tawagar a Gasar Cin Kofin Mata ta Afirka ta 2014. A matakin kulob ɗin ta buga wa Okahandja Beauties FC a Namibia.[1][2]

Shirley Cloete
Rayuwa
Haihuwa 13 ga Janairu, 1982 (42 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Bayanan da aka ambata gyara sashe

  1. "Shipanga names Gladiators for Women Championship". nfa.org.na. 2 October 2014.
  2. "Host Namibia unveil final squad". cafonline.com. 3 October 2014.