Samuel Okpodu (an haife shi 7 Oktoba 1962) manajan ƙwallon ƙafa ne na Najeriya.[1]

Samuel Okpodu
Rayuwa
Haihuwa 7 Oktoba 1962 (61 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a association football coach (en) Fassara da ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 

Sana'a gyara sashe

Okpodu shi ne shugabar kocin tawagar mata ta Najeriya a gasar cin kofin duniya ta mata ta FIFA 2003.

A cikin watan Maris 2021, Okpodu an nada shi babban kocin Maryland Bobcats FC a cikin ƙungiyar Ƙwallon ƙafa mai Zaman Kanta ta Ƙasa.

Manazarta gyara sashe

  1. "Maryland Bobcats FC Announce Sam Okpodu as Head Coach for 2021". Maryland Bobcats. 24 March 2021. Retrieved 24 March 2021.

Hanyoyin haɗi na waje gyara sashe