Ruben Cloete (an haife shi 3 ga watan Nuwamba shekara ta 1982) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Afirka ta Kudu wanda ya taka leda a matsayin mai tsaron gida . Ya taka leda a Santos, Free State Stars, Orlando Pirates, Maritzburg United, Bloemfontein Celtic, Chippa United da kuma tawagar kasar Afirka ta Kudu .[1]

Ruben Cloete
Rayuwa
Haihuwa Upington (en) Fassara, 3 Nuwamba, 1982 (41 shekaru)
ƙasa Afirka ta kudu
Karatu
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Santos F.C. (en) Fassara2003-2007414
Free State Stars F.C. (en) Fassara2007-2010541
Orlando Pirates FC2010-2012360
  Tawagar Kwallon kafar Afirka ta Kudu2011-201110
Maritzburg United FC2012-2014490
Bloemfontein Celtic F.C.2014-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya

Manazarta gyara sashe

Hanyoyin haɗi na waje gyara sashe

  • Ruben Cloete at National-Football-Teams.com
  1. "Women's Olympic Football Tournament London 2012 – List of Players South Africa" (PDF). FIFA. 24 July 2012. Archived from the original (PDF) on 4 August 2012. Retrieved 19 October 2014.