Omar Jagne (an haife shi a ranar 10 ga watan Yuni 1992)[1] ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Gambia wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasan gaba ga kungiyar kwallon kafa ta IFK Haninge a rukunin 1 na Sweden, a matakin na biyar.[2] [3][4]

Omar Jagne
Rayuwa
Haihuwa Gambiya, 10 ga Yuni, 1992 (31 shekaru)
ƙasa Gambiya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Falu FK (en) Fassara2011-2012
Dalkurd FF (en) Fassara2013-20156216
  Kungiyar kwallon kafa ta Gambia2015-
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka

Manazarta gyara sashe

  1. Lamin Beyai, Modou (28 December 2012). "Omar Jagne joins Dalkurd" . Gambia Sports Online . gambiasports.gm. Retrieved 16 September 2015.
  2. "Officiellt: Bullermyrens IK värvar Omar Jagne" . Fotbolltransfers.com (in Swedish). Fotbolltransfers.com. 2 May 2018. Retrieved 8 May 2018.
  3. "Officiellt: Ljungskile SK bryter med Omar Jagne" . Fotbolltransfers.com (in Swedish). Fotbolltransfers.com. 7 October 2017. Retrieved 8 May 2018.
  4. Lind, Thomas (6 April 2015). "Jagne i landslaget" . Dalarnas Tidningar (in Swedish). dt.se. Retrieved 16 September 2015.

Hanyoyin haɗi na waje gyara sashe